Posts

Showing posts from February, 2018

HON. DANLAMI MUHAMMAD KURFI SHINE WANDA YAFI DACEWA YA CIGABA DA KASANCEWA DANMAJAILSSAR DUTSINMA/KURFI BISA CHANCHANTAR SA DA IRIN AIYUKAN ALKHAIRIN SA GA AL UMMAR MAZABAR SA.

Image
Hon. Danlami Muhammad Kurfi shine Wanda yafi chanchanta da ya cigaba da kasancewa a matsayin dan majalissa mai wakiltar Dutsinma/Kurfi idan akayi duba da irin aiyukan Alkhairan sa Wanda suka hada iri iri kamar inganta lafiyar Al ummar sa, inganta ilimin Al ummar sa, yin tallafi Wanda zai sama masu dogaro da kai da kuma tabbatar masu da cikakken hanyar samun dogaro da kai ga Wanda suka samu yin ilmin zamani harma Wanda basu samu yiba, ya raba offers ga wanda suka yi karatu zamani sannan ya bada tallafi ga Wanda basuyi karatun zamani ba. Bugu da kari ya Hon. Danlami Muhammad Kurfi ya bada dama ga Al ummar sa dasu ringa bashi shawarwari sannan yace ashirye yake da yayi aiki da duk wata shawara tasu in hardai zata kawo cigaba. Sannan dan majalissar yana fidda lokuttatan da yake Shiga cikin Al ummar sa domin ganin irin matsololin da suke fuskanta dan yin gyara ga matsalolin. Tabbas Al ummar Dutsinma/Kurfi su dace wakilci Wanda suka zama kamar sune sukafi kowa more roman damakwaradiy

KUNGIYAR ABBATUWA NETWORK TANA KIRA GA ALUMMAR YANKINTA DA NA JAHA BAKI DAYA DA SU GAGGAUTA SABINTA KATIN ZABEN SU SABODA CIGABA MAI DAUREWA.

Image
Kungiyar ta kara da cewa dole sai da katin zabe ne zaka iya zabar shugaban da ya dace Wanda xai kawo cigaba ya kuma Gina Alumma baki daya.

HON. DANLAMI KURFI LED COMMITTEE ACCUSES SABOTEURS OVER FUEL SCARCITY AS PROBE OF MAJOR FUEL SCARCITY DEPOTS CONTINUES.

Image
The House of Representatives Adhoc committee investigating the operational activities of staff of the Nigerian Pertroleum Marketing Companies (NPMC), and staff of government and staff of representatives of government owned depot, has alledged that some sabouteurs are behind the current fuel scarcity being experienced in the country. According to the committee chairman, Hon. Mohammed Danlami Kurfi, stated at the Portharcourt refinery that the investigation so far has shown that government on it’s part through the Nigerian National Petroleum Corporation (NNPC) is creating timely intervention to ease the problem in the supply chain but certain elements are frustrating the efforts. Although, the area manager, Mrs Alesa Elema on her part while fielding questions from members of the committee revealed that the allegations of diversion of petrolum products are unfounded, as the depot provides monitoring mechanism that ensures products allocated are lifted and delivered to designated loc

WATA SABUWA; WANI JAMI'IN HUKUMAR JAMB YA DORA LAIFIN BACEWAR MILYAN 23 AKAN KONEWAR MOTAR SA.

Image
Baya ga ana cikin binciken kudin da aka ta alaka da cewa macijiya ta cinye har naira milyan 36.na kudaden cinikin katin jarrabawar shiga jami'a, wani jami'in hukumar mai suna Tanko ya kuma yi ikirarin cewa wuta ta murkushe katin jarrabawar har na milyan 23 a lokacin da motarsa ta kone. Mista Tanko ya yi wannan ikirarin ne a lokacin da Shugaban Hukumar, Ishaq Oloyede tare da sauran manyan jami'an hukumar ke ci gaba da gudanar da bincike kan yadda makudan kudade na cinikin katin jarrabawar suka yi layar zana a wasu ofisoshin hukumar na jihohi.

WATA MIYAR SAI A MAKWABTA

Image
Tulin Kayan Da Wani Sanata Daga Jihar Oyo, Sanata Abdulfatah Buhari Ya Baiwa Jama'ar Yankinsa Gudummawa Ko sanatocin mu na Arewa da sauran 'yan siyasar mu, sun yi irin wannan taimakon ga al'ummar su da su ka zabe su suka yi sanadiyar zuwan su a majalisu? Daga Mukhtar Haliru Tambuwal Sokoto.

HON. DANLAMI MUHAMMAD KURFI LED AD HOC COMMITTEE ON THE INVESTIGATION OF FUEL SCARCITY ACROSS THE COUNTRY STARTED IT INVESTIGATION AT KADUNA DEPOT.

Image
With fear Scarcity persisting in some part of Country the House of Reps Ad hoc Committee Investigating Activities of Staff of the Nigerian Petroleum marketers and Staff of Government owned Depot across the Country has begun it work. The Duputy Chairman Committee on Petroleum Downstream Hon. Danlami Muhammad Kurfi has seated down with the committee on investigation of petroleum activities in Kaduna State depot about the issue of feul scarcity of the country. The Duputy Chairman Hon. Danlami Muhammad Kurfi asked about product payment in order to check out how the payment standardly is Compared between the Richard marketers, measure marketers and independent marketers. and is purposely to overcome the problem of fuel scarcity in the nation at large especially by seeing how the Nigerians are suffered a lot in term of petroleum queue. The problem will be solve soon by God grace

MAI FADA DA CIKAWA HON. DANLAMI MUHAMMAD KURFI. LOKACI YA DAWO KAMAR YANDA AKA SABA WAJEN RABON MAGANIN MASU FAMA DA CIWON SICKLER AKOWANE WATA A BABBAN ASIBITIN DAKE DUTSAMMA.

Image
Yau 07/02/2018, Rabon magani da aka sabayi  a babban Asibitin Dutsamma Wanda Maigirma Hon. Danlami Muhammad Kurfi  dan majalissa mai wakiltar Dutsamma/Kurfi yasa akeyi a kowane wata dan tallafawa Al ummar da yake wakillta wajen tabbatar da lafiyar su. Rabon maganin ya hada da yankuna daban daban irin su Dutsinma, Kurfi, Safana, Danmusa, Kankara. A Gaskiya Dutsamma/Kurfi sun dace wakilci domin kullin tunanin sa tayaya zai magance matsalar Al ummar sa. Da ace kowane wakili yana koyi da irin halin Danlami Muhammad Kurfi da kau kasar Nigeria taci gaba ta fanni daban daban. Shawarar Dan majalissar ga Al ummar da yake wakilta, Dan Allah Ku kula sosai wajen amfani da magungun nan don samun cikakkar lafiya atare daku Saboda bani da burin da ya wuce na ganku cikin koshin lafiya dan lafiya itace jagaba ga rayuwar dan Adam.

THE BEST AMONG THE BEST POLITICIANS HON. DANLAMI MUHAMMAD KURFI, FOR HIS GOOD JOB SUPPORTING PEOPLE WITHIN HIS CONSTITEUNCY TO HAVE GOOD HEALTH CARE BY GIVING THEM FREE MEDICINE OF ABOVE FIVE MILLION NAIRA FOR THEIR HEALTH DEVELOPMENT.

Image
On Monday 05/02/20018,  member representing Kurfi /Dutsamma Federal Constituency Hon. Danlami Muhammad Kurfi send his representative to conduct free medical programme which covers above five Million Naira to the people of his Constituency in order to improve maximum Thealth care within the society. The medicine distributed by member Hon. Danlami Kurfi is in different form to help his people so as to have good health from their illness. Also the medicine was distributed in Evelen ward of both Dutsamma and Kurfi. -The member representing Dutsamma/Kurfi Hon. Danlami Kurfi Commented by saying, We have set this very program therefore, to improve good health of our people within my constituency of Dutsamma/Kurfi by God grace in our lovely State Katsina, And to support Government so as to fulfill maximum achievement to eliminate Common illness in the society.

MAFI CANCANTA DA YABAWA ACIKIN YAN MAJALISSU HON. DANLAMI KURFI DOMIN YAYI KYAKKYAWAN TALLAFI WANDA ZAI INGANTA LAFIYAR AL UMMAR YANKINSA TA HANYAR RABA MASU MAGUNGUNA KYAUTA NA TSABAR KUDI HAR NAIRA 5,668,122.10

Image
A yau ne 05/02/18, Dan majalissar Tarayya mai wakiltar Dutsamma/Kurfi, Hon.Danlami Muhammad kurfi ya tura wikilansa a wajen taron kaddamar da magungunan da ya siyo na sama da Naira Miliyan biyar don tallafawa ga Al ummar da yake wakilta na mazabarsa wajen inganta lafiyar Al ummar yankin. Magungunan sun hada kala daban daban na ciwukan da ake fama dasu irin su masassaru da sauran su duba da kasancewar Al ummar cikin bukatar wannan tallafi. Kadan daga bayanin dan majalissar tarayyar, Mun shirya shirye shirye na musamman Domin inganta lafiyar mazabata ta Dutsin-Ma Da Kurfi dake Jahar katsina Domin Agazawa Gwamnati Wajen Cimma Manufarta tare da taimakama Marassa lapia daga kowace irin cututtuka Daban Daban da Muke Fama Dasu.

GORON ALBISHIR DAGA DAN MAJALISSA MAI ZIMMAR TAIMAKAWA AL UMMAR YANKIN SA ACEWAR SA. DOMIN INGANTA LAFIYAR AL'UMMA MUN WARE N5,668,122.10 MILYAN NAIRA

Image
Hon Danlami Kurfi MHR Alhamdulillah A kokarinmu na taimakama Al'ummar mu ta fanin lapia, wanda yana daya daga cikin muhimman abubuwa da Al'ummar mu ke bukata, Mun shirya shirye shirye na musamman Domin inganta lapiar mazabata ta Dutsin-Ma Da Kurfi dake Jahar katsina Domin Agazawa Gwamnati Wajen Cimma Manufarta tare da taimakama Marassa lapia daga kowace irin cututtuka Daban Daban da Muke Fama Dasu. Ganin Haka Shine Muka ware Sama Da N5.66 Milyan Naira Domin mu tanaji Magunguna iri daban daban Ga marassa lafiya su Amfana dashi. Insha Allahu Za'a gabatar da Wadannan Magungunan Ga Primary Health Care (PHC) dake Kurfi da Dutsin-Ma A Ranar Litinin Mai zuwa 05th February 2017. Allah ya kara Bamu ikon Cigaba da Kyautatama Al'ummar Mu Ameen. Nagode Hon. Danlami Kurfi Member House Of Representatives Dutsin- Ma/Kurfi Federal Consitituency And Deputy Chairman House Committee On Petroleum Downstream Sector.

KATSINA GOVT SET TO ESTABLISHED UMYUK AGRIC FACULTY IN MALUMFASHI.

Image
3rd February 2018 Katsina Media and Publicity The Katsina state Governor, Alhaji Aminu Bello Masari has announced that the faculty of Agriculture for UMYU will be established in Layin Minista in Malumfashi local government area. Alhaji Aminu Bello Masari disclosed this during a courtesy call by Malumfashi community led by Galadiman Katsina, Justice Mamman Nasir at government house council chamber. The Governor announced that the construction of structures such as hostels, open theatres and classrooms among others towards the takeoff of the Faculty will soon commence in earnest in layin Minista. Alhaji Aminu Masari appealed to the leadership in Malumfashi to cooperate and support the actualisation of the Faculty of Agriculture for UMYU in their locality. Turning to politicians from the area, Governor Masari appealed to them to forge a common front for the rapid socio economic development of the area. The Galadiman Katsina and District Head of Malumfashi, Justice Mamma

Abubuwa 10 Da Masari Ya Yi Wa Harkar Ruwa Da Aka Kasa Yi Cikin Shekaru 30 1st February 2018 Katsina Media and Publicity El Zaharadeen Umar Kungiyar tsofafin ma’aikatan ruwa na jihar Katsina sun bayyana gamsuwarsu da irin kamun ludayin gwamnatin Aminu Bello Masari dangane da yadda ta maida hankali wajen kokarin samar da ruwan sha a jihar Katsina. Shugaban kungiyar a jihar Katsina Alhaji Isah Abubakar Matazu ya bayyana haka lokacin da suka kira taron manema labarai a Katsina inda suka nuna jin dadinsu musamman irin ayyukan da suka ce gwamnatin Masari ta yi a bangaran ruwan sha. Ya kara da cewa wannan kungiya ta su an kafa ta ne domin ta bada gudunmawa wajen ganin an samu nasarar da ake bukata musamman akan sha’anin samar da ruwan sha a jihar Katsina wanda ya zama wani kalubale a cikin shekaru fiye da talatin da kirkira jihar Katsina. Alhaji Isah Abubakar ya bayyana cewa lokacin da suka yi wani taro a jihar Kwara ashekarar 2017 an bayyana hukumar samar da ruwa ta RUWASSA da ke Katsina ta zo na daya wajen samar da tsaftattcen ruwan sha a fadin tarayyar Najeriya. Daga nan ya cigaba da bayyana wasu nasarori goma da ya ce an samu karkashin wannan gwamnatin a cikin shekaru biyu da rabi da suka hada da kafa wani kwamnitin da ya bada cikakken rahoto game da halin da wuraran samar da tsaftattacen ruwa sha suke a jihar, wanda zai bada damar magance matsalar cikin sauki. Abu na biyu cewarsa shi ne, kafin zuwan wannan gwamnati an yi watsi da madatsar ruwa ta Malumfashi kusan fiye da shekaru bakwai inda ruwa ya yi kaca-kaca da kayayyakin aikin, amma gwamna Masari ya bada aikin gyaran wannan Dam da ofisosh da gidajen ma’aikata da hanya domin samun sauki zirga-zirga. Ya kuma bayyana cewa gwamna Masari ya bada gyaran gina madatsun ruwa sabbi a Kafur da Masari domin samar da ruwa sannan ya bayar da aikin kewaye madatsar ruwa ta Zangon Daura wanda zai yi amfani da hasken rana wannan yanki. Shugaban kungiyar tsofafin ma’aikatan ruwan ya bayyana cewa wannan gwamnatin ta kammala aikin madatsar ruwan ta Dandume da ta lalace shekara da shekaru, haka kuma an bada aikin gyaran ma’aitakar ruwa ta garin Funtua tare da sanya sabbin kayayyakin aiki na zamani. Sauran nasarorin da kungiyar ta ce an samu a karkashin gwamnatin Masari ta bangaran ruwa sha sun hada da daukaka darajar samar da ruwa ta hanyar kara inganta madatsun ruwa guda shida a garin Katsina domin samar da wadataccen ruwa a cikin birnin Katsina. Kazalika kungiyar ta yi ikirarin cewa gwamna Masari ya yi nasarar hada kai da gwamnatin tarayya wajen ganin an fara aikin da madatsar ruwa ta zobe da ta kai shekaru talatin, amma yanzu zata fara aikin samar da ruwa a wasu garuruwan da suke da makwabtaka da garin Dutsinma. Nasara ta goma da shugaban kungiyar ya ce abu ne da ba za a taba mantawa da shi ba shi ne, yadda wannan gwamnatin ta kudiri aniyar daukaka darajar madatsun ruwa na Daura da Katsina da Dutsinma da kuma Funtua wanda yanzu haka ana kan aikinsu. Daga karshen shugaban kungiyar ya ce a matsayinsu na tsofafin ma’aikatun ruwa gwamna Masari ya nuna masa tare inda ya biya su hakokkinsu da suka dade ba a biyasu ba, inda ya ce a karon farko an biya su kudi, naira miliyan 124, 744.133 sannan aka sake biyansu naira miliyan 20,401,725 saboda haka suna kara nuna godiyarsu tare da yin alkawarin cigaba da bada goyan baya ga gwamnatin Aminu Bello Masari musammana akan sha’anin ruwan sha a jihar Katsina. El Zaharadeen Umar katsina .

Kungiyar tsofafin ma’aikatan ruwa na jihar Katsina sun bayyana gamsuwarsu da irin kamun ludayin gwamnatin Aminu Bello Masari dangane da yadda ta maida hankali wajen kokarin samar da ruwan sha a jihar Katsina. Shugaban kungiyar a jihar Katsina Alhaji Isah Abubakar Matazu ya bayyana haka lokacin da suka kira taron manema labarai a Katsina inda suka nuna jin dadinsu musamman irin ayyukan da suka ce gwamnatin Masari ta yi a bangaran ruwan sha. Ya kara da cewa wannan kungiya ta su an kafa ta ne domin ta bada gudunmawa wajen ganin an samu nasarar da ake bukata musamman akan sha’anin samar da ruwan sha a jihar Katsina wanda ya zama wani kalubale a cikin shekaru fiye da talatin da kirkira jihar Katsina. Alhaji Isah Abubakar ya bayyana cewa lokacin da suka yi wani taro a jihar Kwara ashekarar 2017 an bayyana hukumar samar da ruwa ta RUWASSA da ke Katsina ta zo na daya wajen samar da tsaftattcen ruwan sha a fadin tarayyar Najeriya. Daga nan ya cigaba da bayyana wasu nasarori gom